Jam'iyyar PDP
Gwamna Caleb Mutfwang na Filato da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa sun nesanta kansu daga korar Nyesom Wike da wasu jiga-jigan PDP daga cikin jam'iyyar.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum zai sauka ya mika wa tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki ragamar jagorancin jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta kori Nyesom Wike, Ayodele Fayose da Samuel Anyanwu daga cikinta a babban taron da ake yi a Ibadan, bayan motsin da Chief Bode George ya gabatar.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji ya tabbatar da ficewarsa daga PDP a wata wasika da aya aika wa shugaban jam'iyyar na mazabarsa ranar Asabar.
Gwamnonin jihohin Osun, Taraba da kuma Rivers ba su halarci babban taron PDP da ake gudanarwa a Ibadan ba, duk da rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Tsohon Gwamna Ayodele Fayose ya umurci cewa a binne shi cikin makonni huɗu bayan rasuwarsa, tare da barin dukkan al’amuran jana’izar a hannun Gwamnatin Jihar Ekiti.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya musanta batun cewa ya janye karar da ya shigar da jam'iyyarsa ta PDP a gaban kotu. Ya ce ba gaskiya bane.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi karin haske kan dalilinsa na shigar da jam'iyyar PDP kara a gaban kotu. Ya ce yana son kwatar hakkinsa ne.
Jam'iyyar PDP
Samu kari