Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP na ci gaba da samun kanta a cikin rikici. An jibge jami'an tsaro a hedkwatar jam'iyyar da ke birnin tarayya Abuja yayin da ake shirin gudanar da taro.
Magoya bayan tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike sun kewaye babban sakatariyar PDP da ke Wadata Plaza a Abuja, sun nemi sabon shugaban PDP ya sauka.
A labarin nan, za a ji cewa matsalar jam'iyyar PDP na daukar sabon salo a lokacin da bangaren Nyesom Wike da aka kora ke shirin taro a ofishin jam'iyya.
Tsohon sakataren PDP na kasa, Sanata Samuel Anyanwu ya zargi gwamnoni 7 da suka rage a jam'iyyar ta kitsa duk wani makirci domin hana ta zaman lafiya.
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Taraba ya yi murabus daga kan mukaminsa na shugabanci. Hakazalika shugaban na PDP ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Shugaban PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki da wasu mambobin NWC sun kai ziyara hedkwatar yan sanda da ke Abuja, sun shigar da korafin Sanata Samuel Anyanwu.
Tsohon minista Kabiru Tanimu Turaki ya zama sabon shugaban PDP na kasa bayan zabensa babu hamayya a babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Ibadan, Oyo.
Sakataren kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP (BoT), Ahmed Makarfi, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ya bayyana cewa lokaci ya yi da zai yi murabus.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
Jam'iyyar PDP
Samu kari