Jam'iyyar PDP
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya ce yana da cikakkiyar cancantar jagorantar Najeriya, tare da cewa ba zai goyi bayan Tinubu a 2027 ba. Ya yi gargadi kan rugujewar PDP.
Sanatoci biyu da ‘yan Majalisar Wakilai shida daga Rivers sun sauya sheƙa daga PDP zuwa APC, suna danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida da sauyin siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule.Lamido ya bayyana cewada yiwuwar ya bar jam'iyyar PDP matukar aka gaza samo mafita game da rigingimun cikin gida.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
‘Yan majalisar wakilai shida da suka fito daga jihar Rivers sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, lamarin da ya kara raunana jam’iyyar PDP a majalisar tarayya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sha alwashin gudanar da zaben kananan hukumomi kafin ya bar mulki a shekarar 2027. Makinde ya kuma rantsar da shugabannin 0YSIEC.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Jam'iyyar PDP
Samu kari