Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edo ta kori tsohon majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Oredo, Omorogbe Ogede-Ihama daga jam'iyyar bisa zargin cin dunduniya.
Jam'iyyar PDP ta kori tsohon dan majalisar tarayya, Omoregie Ogbiede-Ihama daga jam'iyya bisa zarginsa da rashin biyayya. Shugaban jam'iyyar ne ya sanar.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya rantsar da sabbin shugabannin riko na kananan hukumomi 23 na jihar. An yi bikin rantsuwar a Fatakwal a ranar Laraba.
Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu ya bayyana cewa za su yi amfani da dabarar da suka yi a Imo domin kayar da PDP a zeben jihar Edo da za a yi a Satumba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami duka shugabanninn kananan hukumomi 23 a jihar bayan wa'adinsu ya kare a jiya Litinin 17 ga watan Yuni.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya raba kyautar N10,000 ga dukkan ma'aikatan jihar domin gudanar da bukukuwan sallar cikin walwala a jihar.
Ana daf da gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, kanin Gwamna Godwin Obaseki mai suna Benjamin Obaseki ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin shugabanci.
Ɗan Majalisar Tarayya da ke wakiltar Ifelodun/Boripe da Boluwaduro a jihar Osun, Soji Adetunji ya gwangwaje ƴan mazaɓarsa bayan harin da matasa suka kai masa.
Gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth Gwamna ya sanya hannu a dokar haramta biyan makudan kudi na fansho ga tsofaffin gwamnoni da mataimakansu a jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari