Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta sha alwashin kwace mulki daga APC inda ta ce kwata-kwata mulkin Bola Tinubu bai kawo komai ba sai kunci ga al'umma.
Gwamnonin jihohi a karkashin jam'iyyar PDP sun bayyana damuwa kan yadda ake zargin su game da tallafin Gwamnatin Tarayya duk da ba zai rage komai ba
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP ts buƙaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yiwa matasan da aka kama lokacin zanga-zanga adalci wajen hukunta su.
Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana aniyarta na goyon bayan tsohon shugaban kasa Gooluck Jonathan idan ya amince zai dawo a zaɓen shugaban kasa na 2027.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ya bukaci ya fice daga jam'iyyar PDP.
Rikicin cikin gida na PDP ya sake buɗe sabon shafi da shugaban jam'iyya na ƙasa suka fara shirin sauke Gwamna Fubara na jihar Ribas, sun koma bayan Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara. Ya ce babu batun sasantawa a tsakaninsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce zai ci gaba da tunkarar yaƙin da ke gabansa a PDP ba gudu ba ja da baya, ya musanta raɗe-raɗin zai koma APC.
Shugaban rikon PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa ba bu wanda zai tsorata shi ko a matsa masa lamva ya yi murabus daga muƙaminsa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari