Jam'iyyar PDP
Shugaban kungiyar GIGG, Dakta Emeka Kalu ya bayyana Atiku Abubakar a matsayin mutum 1 tilo da zai iya kwace mulki daga hannun Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia kuma Sanata, Emma Nwaka ya yi murabus daga jam'iyyar inda ya ce ya yi hakan ne saboda wasu dalilai a karan kansa.
Tsohon mataimakin shugaban PDP ta kasa, Cif Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu Alhaji Atiku Abubakarya tsaya takarar shugaban kasa a 2027 ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yiwa jigon PDP Bode George martani kan shawarar da ya ba shi ta ya hakura da yin takara a 2027.
Yan sanda a jihar Bayelsa sun kama babban jigo a PDP bisa laifin mallakar makami ba bisa ka'ida ba. An tsare jigon PDP a wajen binciken masu manyan laifuffuka.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen shugaban kasa na Atiku/Okowa 2023, Daniel Bwala ya ce wasu ƴan siyasa na amfana da matsalar tsaron Najeriya.
Wani babban mamba a jam'iyyar PDP ya bukaci shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, ya yi murabus ya hakura da jagorancin kamfanin.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon shugaban APC, Salihu Lukman kan magana da ya yi a kan hadarin zaben APC da Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Dan takarar gwamnan PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya sha alwashin tabbatar da ya tsaya da kafafunsa ba tare da barin wasu suna juya shi kamar waina ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari