Jam'iyyar PDP
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya kutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi.
Hukumar zabe a jihar Delta ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 25 da aka gudanar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024 inda PDP ta lashe duka kujeraun.
Hukumar zabe a jihar Adamawa ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi da kansiloli da aka gudanar a jihar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024.
Malamin gargadiya, Satguru Maharaj Ji a jihar Osun ya bukaci Gwamna Ademola Adeleke ya tuge sarkin Iwo, Oba Abdulasheed Akanbi daga sarautar garin.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi fatali da hukuncin Kotun Koli kan ƴancin kananan hukumomi a Najeriya inda ya ce yunwa ya kamata a kawar a wannan lokaci.
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
Yayin da ake tsakiyar taƙaddama kan sarautar Kano, Sanata Masud Doguwa ya sanar da cewa shi da magoya bayansa sun hakura da tafiyar APC, sun koma PDP a Kano.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ta samun yabo tun bayan da kotun koli ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, inda kungiyar kwararru a APC fa bi sahu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari