Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya yi magana kan hadaka da jam'iyyun adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu inda ya gindaya sharuda.
Sanata Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta Kudu ya yi martani kan bukatar ya sauya sheka zuwa PDP ko kuma wata jam'iyya kamar yadda aka sanar da shi.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta gamu da babban komawa baya a lokacin da Ebenezer Alabi ya sanar da raba gari da ita.
Gwamnatin jihar Edo ta yi martani kan hukuncin kotu inda ta ce har yanzu Philip Shaibu korarren mataimakin gwamna ne kuma ta daukaka kara kan lamarin.
Jami'iyyar APC ta yi martani ga gwamnonin PDP bayan sun caccaketa kan jawo wahalar rayuwa a Najeriya, Kakakin APC, Felix Morka ya ce PDP ce babbar matsala.
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka yi a watan Nuwambar 2023.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun samu matsaya kan rikicin siyasar jihar Rivers tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike. Sun goyi bayan Fubara.
Masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP sun yi taro a Enugu inda suka koka kan halin da Najeriya ke ciki na wahala. PDP ta bukaci a zabe ta a 2027 domin saukaka rayuwa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari