Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP ta fadawa shugaba Bola Tinubu wadanda suka dauki nayyib zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya. PDP ta ce yunwa ce ta saka yan Najeriya zanga zanga.
Tsohon dan majalisar dokokin jihar Edo, Honarabul Emmanuel Agbaje ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP. Ya sauya shekar ne bayan ya fice daga jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu Sokoto ya ba da tabbacin gudanar da sahihin zaben kananan hukumomi a jihar. Ya bukaci 'yan adawa su shiga zaben.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan kalaman da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa ta mutu. PDP ta ce Kwankwaso baya da tasiri a siyasance.
Gwamnatin jihar Benue ta kulle kamfanonin tsohon gwamna, Samuel Ortom kan zargin kin biyan haraji na makudan kudi inda wasu ke zargin bita da kullin siyasa ne.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Edo, Monday Okpebholo ya tafka kuskure yayin kamfen da aka gudanar a karamar hukumar Ovia ta Arewa ana daf da zabe.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta zaben shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta musu murus gaba daya.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya fadi ainihin abin da ya haɗa shi faɗa da Adams Oshiomhole inda ya ce sun samu matsala ne saboda jana'izar Cif Tony Anenih.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Kola Ologbondiyan ya buƙaci shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum, ya yi murabus daga mukaminsa. Ya fadi dalilansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari