Jam'iyyar PDP
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya musanta ikirarin Aminu Waziri Tambuwa yayin zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta yabawa Gwamna Dauda Lawal kan shugabanci nagari da yake yi inda ta ce shi ne musabbabin rashin gudanar da zanga-zanga.
Jam'iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jayne tsare tsaren da ya kawo domin kawo saukin rayuwa ga yan Najeriya da suka jawo zanga zanga.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai iya hana zanga-zanga ba saboda shi ma ya ci moriyarta.
Jam'iyyar APC ta ci karo da cikas da daruruwan magoya bayanta da na LP suka watsar da jam'iyyunsu inda suka da koma PDP a jihar Edo ana shirin zabe.
Wasu jagororin jam'iyyar APC a jihar Cross Rivers sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar mai mulki a jihar. Sun tattara kayansu zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
'Yan majalisar jiha a Kebbi sun bayyana sauya sheka zuwa APC a daidai lokacin da ake ci gaba da kuka da yadda jam'iyyar APC ke yiwa 'yan kasar nan gashi.
'Yan majalisar dokokin jihar Kebbi guda uku da aka zaba a inuwar jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jihar. Sun samu tarba mai kyau.
Gwamnan Seyi Makinde ya aika da wasika ga majalisar jihar Oyo inda ya sanar da su kudurinsa na tafiya hutu tare da mika mulki ga mataimakinsa Bayo Lawal.
Jam'iyyar PDP
Samu kari