Jam'iyyar PDP
Gwanintar matar ‘dan majalisar Bauchi, Aliyu Aminu Garu ta jefa sa a matsala. Jama’a sun yi tir da yadda aka ga matar ‘dan majalisar wakilai ta na rabon rake.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake fitowa ya nuna yatsa ga gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce bai ci amanar jam'iyyar ba.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya caccaki Gwamna Siminalayi Fubara kan karairayi da yake yi masa bayan mara masa baya.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP da babban sifetan yan sanda, Kayode Egbetokun suna zargin juna kan zaben da a yi a wannan wata.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar PDP a jihar Kogi ta dakatar da tsohon dan takarar gwamnanta na zaben 2023 a jihar, Sanata Dino Melaye kan zargin zagon kasa.
Bayan duba irin barnar da ambaliyar ruwa ta yi a Maiduguri, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ba gwamnatin Borno tallafin N50m da jiragen ruwa.
A yayin da jam'iyyar APC ta zargi gwamnatin PDP mai mulki a Zamfara da gaza kawo karshen ta'addanci, ita ma gwamnatin jihar ta yiwa APC zazzafan martani.
A cikin wannan labarin za ku ji cewa awanni biyu kacal kafin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya gabanin zaben gwamnan Edo, APC ta janye daga shirin.
Jam'iyyar PDP
Samu kari