Jam'iyyar PDP
Rikicin jam'iyya ya kara kamari a jihar Benue yayinda aka dakatar wasu daga cikin shugabannin kananan hukumomi da jiga jigan jam'iyya saboda nuna rashin ladabi
Babbar kotun jihar da ke zamanta a Gboko, jihar Benue ta hana jam’iyyar PDP gudanar da babban taron da ta shirya yi a ranar Asabar, 10 ga watan Agusta, 2024.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Ya ce ya kamata gwamnonin Arewa su farka su yi abin da ya dace.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce tsare-tsaren Bola Tinubu a Najeriya su suka jefa al'umma cikin mawuyacin hali inda ya bukaci ya sauya salo.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani matashi Habibu a lokacin da matasa suka yi arangama da sojojin Operation Safe Haven a Lere.
Jam'iyyar APC ta karbi shugabannin PDP, LP, AFGA da YPP da suka sauya sheka a jihar Abia. Mataimakin kakakin majalisa, Benjamin Kalu ne ya karbe su.
Yayin da ake daf da gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, tsohuwar shugabar matan jam'iyyar PDP da magoya bayanta sun watsar da jam'iyyarsu inda suka shigo APC.
Jam'iyyar PDP ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom kan wasu zarge-zarge da dama da suka hada da cin dunduniyarta da kawo rudani.
Jigo a jam'iyyar PDP kuma tsohon sanata a majalisar dattawa ta tara, Nicholas Tofowomo, ya kare Shugaba Bola Tinubu kan halin da kasar nan ke ciki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari