Jam'iyyar PDP
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce ba zai iya tsayawa takara ya gwabza da maigidansa, tsohon shugaban ƙasa, Dokta Goodluck Jonathan ba a PDP.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi magana kan zaben jihar Ondo da ke tafe. Gwamna Adeleke ya ce ya ba dan takarar PDP dabarar kayar da APC.
Jam'iyyar PDP ta yanke hukuncin fita daga zaben da za a yi a Jigawa inda ta zargi hukumar zabe ta SIEC da tsauwalawa a kudin siyan fom na takara da magudi ga APC.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya fito ya kare matakin da ya dauka na caccakar Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a kasa.
Kotun sauraron kararrakin zaben ƴan majalisa ta soke nasarar ɗan majalisar Igboeze North/Udenu, Simon Atigwe, ta ce sakamakon da aka bayyana ba gaskiya ba ne.
Jam'iyyar PDP a jihar Abia ta yi nasarar kwace ikon Majalisar dokokin jihar bayan samun karin mamba daya da aka rantsar a jiya Talata 13 ga watan Agustan 2024.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya dauki matakin hana hadimansa na siyasa fita wajen jihar idan gwamnati ce za ta dauki nauyinsa duba da tattalin arziki.
Sanata Buba Shehu na jam'iyyar APC ya yi kakkausan martani ga gwamnan jiharsa, Bala Mohammed, inda ya zarge shi da jawo yunwa da fatara. ga mutanen Bauchi.
Wani abin fashewa da ake kyautata zaton bam ne ya tarwatsa sakatariyar jam'iyyar APP da ke yankin Fatakwal a jihar Ribas da tsakar daren wayewar Litinin.
Jam'iyyar PDP
Samu kari