Jam'iyyar PDP
Shugaban rikon PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa ba bu wanda zai tsorata shi ko a matsa masa lamva ya yi murabus daga muƙaminsa.
Jigo a jam'iyyar PDP, Edwin Clark ya bukaci mukaddashin shugaban PDP na kasa Umar Damagun ya kori ministan Abuja, Nyesom Wike domin cigaban jam'iyyar PDP.
Ana ta samun karuwar kiraye-kiraye daga ciki da wajen jam'iyyar PDP na ganin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya sake neman takarar shugaban kasa.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philip Shaibu, ya shawarci Gwamna Godwin Obaseki na jihar da ya mutunta hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ayyana kansa a matsayin cikakken ɗan PDP babu surki, ya ce ziyarar BoT kaɗai ta isa ta kore jita-jitar da ake yaɗaa cewa zai sauya sheka.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukuncinta kan shari'ar tsige mataimakin gwamnan jihar Edo. Kotun daukaka karar ta tabbatar da Philip Shaibu a mukaminsa.
Kungiyar matasa masu goyon bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku sun ce babu wani mahaluki da zai iya dakatar da Atiku a zaben shugaban kasa na 2027.
Yan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan sayen sabon jirgin shugaban kasa da ya yi ana cikin wahalar rayuwa.
An rantsar da wani matashi, Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo, mai shekaru 28 a matsayin shugaban karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce matashi ne mai hazaka.
Jam'iyyar PDP
Samu kari