Jam'iyyar PDP
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Kola Ologbondiyan ya buƙaci shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum, ya yi murabus daga mukaminsa. Ya fadi dalilansa.
Gwamna Caleb Mutfwang ya rusa shugabannin kananan hukumomi 17 a jihar Plateau inda ya gode musu kan irin gudunmawar da suka bayar tare da rokon hadin kansu.
Kungiyar Shehu Buba Umar Vanguard (SBUV) ta bukaci Sanatan Bauchi ta Kudu, Sanata Shehu Buba ya fito neman kujerar gwamnan jihar duba da irin gudunmawa da ya bayar.
Kungiyar Platform for Youth and Women Development ta shawarci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da ya kauracewa tsayawa takara a zaben 2027.
Yan majalisar wakilai, PDP da NNPP sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai. Haka zalika kungiyar lauyoyi da kungiyar CNG a Arewa sun bukaci rage kudin mai.
Rahotanni sun bayyana cewa Umar Damagun, shugaban PDP na kasa ya dage taron kwamitin gudanarwar jam'iyyar da aka shirya yi wannan mako zuwa mako na gaba.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas, Wale Adedayo ya sauya sheƙa daga APC zuwa jam'iyyar PDP, ya sake tsayawa takarar kujerar da aka tsige shi.
Kungiyar haɗin kan al'ummar shiyyar Arewa maso Gabas ta roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga matsayin ministan birnin Abuja.
Jam'iyyar PDP
Samu kari