Jam'iyyar PDP
A ranar Asabar za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda yan takara 17 za su fafata. Hukumar zabe ta tantance yan taakarar gwamna a Edo na 2024.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce jam'iyyar APC ce ta kitsa rigingimun cikin gida a PDP ta hanyar amfani da tsohon gwamnan Ribas, Wike.
Jam'iyyar PDP a gundumar Tsauri A da ke jihar Katsina ta karyata labarin da ake yadawa cewa ta dakatar da Sanata Umar Ibrahim Tsauri daga cikinta.
A labarin nan, za ku ji cewa a ranar Asabar mai zuwa ne mazauna jihar Edo za su nufi rumfunan zabe domin sake zabar gwamna bayan Godwin Obaseki ya cinye wa'adinsa.
Gwamnan Osun Ademola Adeleke ya ce yana son rawa saboda tana sa shi nishaɗi da farin ciki amma ya fi ƙaunar ya ga yana sauke nauyin da aka ɗora masa.
Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah wadai da sake ware makudan kudi har N30bn na wasu ayyuka inda ta bukaci hukumar EFCC ta fara bincike a kai.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce shi da sauran gwamnonin PDP sun fara aiki kan yadda za a maido da kujerar shugaban jam'iyya Arewa ta Tsskiya.
Atiku Abubakar ya yi kira kan zaben PDP a zaben gwamnaa jihar Edo a ranar Asabar. Atiku ya ce APC ta jefa yan Najeriya cikin yunwa da wahalar rayuwa a Najeriya.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Jam'iyyar PDP
Samu kari