Rikicin PDP
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Ga dukkan alamu babu ranar warware rigimar PDP yayin da gwamnoni suka rabu gida biyu na shirin sauke shugaban jam'iyya na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
Jam'iyyar PDP ta ce waɗanda suka bar cikinta suka koma APC s jihar Ondo taron ƴan rashin sa'a ne, ta ce ba za su tsinanawa Gwamna Aiyedatiwa da komai ba.
A wannan labarin cewa majalisar amintattu ta jam'iyyar PDP ta shiga ganawar sirri cikin gaggawa da jiga-jigan na jam'iyyar da ke majalisar kasar nan.
Jam'iyyar PDP a gundumar Tsauri A da ke jihar Katsina ta karyata labarin da ake yadawa cewa ta dakatar da Sanata Umar Ibrahim Tsauri daga cikinta.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce shi da sauran gwamnonin PDP sun fara aiki kan yadda za a maido da kujerar shugaban jam'iyya Arewa ta Tsskiya.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce jiharss na da wadataccen ruwan da zai kashe kowace irin wuta, ya ce watakila ya faɗi wasu kalamai da suka ɓata ran Wike.
Rikicin PDP
Samu kari