Rikicin PDP
Jam’iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta zabi Gwamna Umo Eno a matsayin dan takararta tilo na zaben gwamna na shekarar 2027 inda ta haramta wa sauran yan takara.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya ja kunnen masu amfani da kafafen sada zumunta kan yada labaran karya a kan PDP.
Dattawan jam'iyyar PDP sun bukaci gwamnan Delta ya yi bayani yayin da ake hasashen gwamnonin PDP za su koma APC kafin zaben 2027 saboda rikicin PDP
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Abubuwa da dama sun ja hankali a fagen siyasar Najeriya a shekarar da ake bankwana da ita, musamman ta fuskar jam'iyyun adawa masu son kwace mulki daga APC.
Gwamnan jihar Rivers, Suminalayi Fubara ya jijjige Wike da mutanensa. Gwamnan ya ce ya dogara ga Allah wajen maganin makiya jihar da al'ummarta a gaba.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum.ya ce har yanzun PDP ce a sahun gaba a tsagin adawa kuma dole sai da ita za a iya mukushe APC a zaɓen 2027.
Hon. Udeh Okoye ya kama aiki a matsayin sabon sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa bayan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanmdda ta sauke Sanata Samuel Anyanwu.
Akwai 'yan siyasa da yawa da suka sauya-sheka a shekarar bana mai shirin karewa. Ficewar wasu jiga-jigai ya fi batawa jam'iyyun adawa rai musammanin ana hangen 2027.
Rikicin PDP
Samu kari