Rikicin PDP
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP reshen babban birnin tarayya Abuja, Alhaji Alhassan Gwagwa ya kwanata dama yana da shekaru 81 a duniya ranar Litinin.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan wasu malamai da ya yi a kan Bola Tinubu. Gwamnatin tarayya ta ce Atiku na yi wa Bola Tinubu hassada.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi kaca-kaca da jam'iyyun adawa a kasar musamman kan zaben Amurka inda ta ce za ta lashe zaben da za a gudanar a 2027.
Gwamna Seyi Makinde ya ce PDP za ta gyara kanta da Najeriya, yana mai kira ga hadin kai, yayin da Sanata Saraki ya bukaci guje dogon buri gabanin zaben 2027.
Jam’iyyar PDP ta bayyana shirin yan kasar nan na tabbatar da korar APC daga fagen siyasar Najeriya bayan babban zaben 2027 mai da ke tafe saboda matsin rayuwa.
APC ta ce ba ta jefa PDP cikin rikicin cikin gida ba a Najeriya. APC ta ce gwamnan PDP ya mayar da hankali wajen kawo cigaba maimakon zargin APC.
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Isaac Fayose ya musanta zargin da ake yaɗawa cewa ya yi kudi ne lokacin da Ayodele Fayose ke mukin jihar inda ya ce shi ɗan kasuwa ne.
Kwanaki kaɗan da zaɓen sababbin shugabanni a jam'iyyar PDP a Kano, rikici ya kunno cikin inda aka samu masu adawa da shugabancin Yusuf Ado Kibiya.
Rikicin PDP
Samu kari