Rikicin PDP
Jigon PDP kuma mamba a kwamitin amintattu (BoT), Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu a sake ba Atiku Abubakar takara ba a 2027 saboda ya saɓa doka.
Daruruwan 'yan jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa LP a Abia, bisa jagorancin Hon. Ojo, wanda ya ce PDP ta mutu murus a jihar. LP ta ce yanzu ta kara samun karfi.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fara nuna rashin gamsuwa da abubuwan da ke faruwa a matakin ƙasa, wasu buyar daga ciki na tunanin sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
PDP ta dage zabukanta na Arewa ta Tsakiya, Kudu maso Kudu da Kudu maso Yamma domin jajanta wa Filato da bai wa gwamnoni damar halartar taro a Ibadan.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo, Kennedy Peretei ya yi murabus daga muƙaminsa, ya zargi shugabanni da gazawa a fannin jagoranci.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa, Cif Bode Goerge ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta hau teburin sulhu domin kawo karshen matsalolin da suka dame ta.
Chief Chijioke Edeoga ya bayyana komawarsa PDP a matsayin dama ta haɗin kai a Enugu, ya ce lokaci ya yi da za a haɗa ƙarfi don nasarar jam’iyyar a zaben 2027.
Tsohon sanatan Bauchi, Suleiman Nazif ya fice daga PDP zuwa SDP don samar da shugabanci na gari. Ya ce matakin ya biyo bayan shawarwari da amincewar mabiyansa.
Rikicin PDP
Samu kari