Rikicin PDP
Yayin da shirin kwace mulki daga hannun APC ke ƙara kankama, tsohon shugaban Majalisar Dattawa, David Mark ya fice daga jam'iyyar PDP a jihar Benue.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a PDP kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar na neman hadin kai manyan jam'iyyar gabanin zaben 2027.
Sama da mambobi 5,000 sun bar LP, PDP, APGA sun koma APC a Enugu; Minista Nnaji ya yi Allah-wadai da haraji da wahalar rayuwa da ake fuskanta a jihar Enugu.
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbondiyan, ya bayyana cewa ba rikicin jam'iyya ne dalilin sauya sheƙar wasu gwamnonu ba, dole ce.
A labarin nan, za a ji cewa PDP na iya fuskantar babbar barazana yayin da gwamnoni da sauran masu ruwa da tsaki a Kudu maso Gabas ke barazanar ficewa.
Jami'an tsaro da aka jibge a sakatariyar PDP da ke Abuja sun fatattaki mambobin kwamitin amintattu daga dakin gudanar da taron NEC da ke a hedikwatar jam'iyyar.
'Yan sanda sun mamaye hedikwatar PDP a Abuja saboda takaddamar taron NEC, amma jam'iyyar ta tabbatar da cewa taron zai gudana kamar yadda aka tsara.
Jam'iyyar PDP a Kebbi ta shirya shiga ƙawancen 'yan adawa don kayar da APC a 2027, duk da raunin da ta samu a baya-bayan nan sakamakon sauye-sauyen sheka.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Adolphus Wabara, ya soki matakin da mukaddashin shugaban PDP na kasa ya dauka kan dawo da Sanata Samuel Anyanwu.
Rikicin PDP
Samu kari