Jihar Oyo
Jam'iyyar APC ta yi gargadi mai cike da barazana ga 'ya'yanta da ta ke zargi da yi wa PDP aiki da yabon gwamna Seyi Makinde aiki. APC ta ce za ta hukunta su.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar tsohuwar jakadar Najeriya a ƙasashen ketare guda biyu, Ambasada Ibironke Adefope ta riga mu gidan gaskiya a jihar Oyo.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu fargaba a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a jihar Oyo, bayan wani ƙaramin girgizar ƙasa da ya auku a ƙarshen mako.
Ma’aikatan shari'a karkashin JUSUN sun rufe kotuna a Ibadan, a wani mataki na yajin aiki. Sun bukaci gwamnati ta kara masu albashi da alawus da 25% da 35%.
Oniroko na Irokoland, Sunmaila Olasunkanmi Abioye Opeola ya riga mu gidan gaskiya, masarauta ta ce za a yi masa jana'iza yau Asabar a jihar Oyo da ke Kudu.
Tinubu na fuskantar adawa daga Atiku, Obi, El-Rufai da wasu fitattun ‘yan siyasa da ke hada kai don hana shi zarcewa a 2027, yayin da hadakar adawa ke karfi.
Tsohon shugaban PDP reshen jihar Oyo, Kunmi Mustapha, ya bayyana cewa Gwamna Seyi Maminde ya nuna cewa ya cancanci zama shugaban ƙasa idan aka duba ayyukansa.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
Jihar Oyo
Samu kari