Jihar Oyo
Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce jam'iyyar PDP ba sak komai ba game da shirin haɗakar ƴan adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta ba bare da amince.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa 'yan Najeriya ne za su fito su fafata da jam'iyyar APC a zaben shekarar 2027. Ya zargi gwamnatin APC da lalata kasa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi fatali da karar da wasu mutum 4 ƴan gidan sarauta suka shigar, suna kalubalantar naɗin sarkin Orile Igbon (Olugbon na Orile Igbon).
Ƴar tsohon gwamnan jihar Oyo, Chief Omololu Olunloyo, Kemi Olunloyo ta barranta kanta da iyalanta inda ta ce ta fita daga cikin dangin Olunloyo baki daya.
Sarkin Ibadan da aka fi sani da Olubadan, Owolabi Olakulehin, ya bayyana cewa doka ba ta san da matsayin Sarkin Sasa a jihar Oyo ba bayan karɓar ragamar mulki.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta jita-jitar cewa wani ya shige masa gaba wajen zaben sabon Alaafin Oyo, Mai Martaba, Oba Abimbola Akeem Owoade I.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Jihar Oyo
Samu kari