Jihar Oyo
Wani gini ya rufto a birnin Ibadan na jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis. Mutane 10 sun rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka samu raunuka sakamakon lamarin.
Kungiyar Ikoyi Vanguards ta bukaci Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo da ya sanya baki kan rigimar sarautar Ikoyi-Ile da ke karamar hukumar Oriire.
An fara farin ciki yayin da majalisar tarayya ta fara yunkurin samar da sabuwar jiha a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Kudurin ya tsallake karatu na biyu.
Mummunar ambaliyar ruwa ta jefa ƙauyuka sama da 50. Babbar gadar da ta haɗa kauyuka ta rushe bayan an kwana biyu ana tafka ruwan sama mai karfi gaske.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi martani kan neman shugabancin Najeriya da kalubalantar Bola Tinubu a zaben 2027 inda ya ce idan yana so zai yi magana.
A yau Laraba 16 ga watan Oktoban 2024, masana'antar shirya fina-finan Nollywood ta shiga jimami na rashin fitaccen jaruminta mai suna Otunba Ayobami Olabiyi.
Da alama dai tsuguno ba ta kare ba, yayin da gwamnonin PDP su ka gaza samun matsaya a kan makomar shugaban PDP, Umar Iliya Damagum tare da komawa tsohon mukaminsa.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar matar tsohon gwamnan jihar Oyo, Rashidi Ladoja mai suna Tinuade Ladoja a jiya Litinin 14 ga watan Oktoban 2024 a Ibadan.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a karamar hukumar Ibadanya jihar Oyo. Hatsarin wanda ya auku da safiyar ranar Litinin ya salwantar da rayukan mutum hudu.
Jihar Oyo
Samu kari