Jihar Oyo
Da alama dai tsuguno ba ta kare ba, yayin da gwamnonin PDP su ka gaza samun matsaya a kan makomar shugaban PDP, Umar Iliya Damagum tare da komawa tsohon mukaminsa.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar matar tsohon gwamnan jihar Oyo, Rashidi Ladoja mai suna Tinuade Ladoja a jiya Litinin 14 ga watan Oktoban 2024 a Ibadan.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a karamar hukumar Ibadanya jihar Oyo. Hatsarin wanda ya auku da safiyar ranar Litinin ya salwantar da rayukan mutum hudu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ba ma'aikatan gwamnatin jihar tabbacin ceqa zai fara biyan mafi karancin albashi na N70,000 nan ba da jimawa ba.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi magana kan siyasar jihar da kuma zaben 2027 inda ya shawarci masu neman kujerarsa su zamo masu hakuri da juriya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ka da ya kunno wuta a jihar Oyo. Makinde ya yabi Wike.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nemi yafiyar tsohon gwamna, Rashidi Ladoja kan wasu abubuwa da suka faru a baya inda ya ce ba shi da wata matsala da shi.
Shugaban kunjiyar Yarabawa ya bukaci gwamnati ta raba Najeriya, a ware Yarabawa daga Najeriya. Ya tura bukata ga gwamnoni da sarakunan kasar Yarabawa.
Matasa a jihar Oyo sun lakadawa wani sojan Najeriya duka bayan sun zarge shi da harbe jami'in NSCDC a gidan wasa. Sojoji sun fusata kan lamarin inda suka ceto sojan.
Jihar Oyo
Samu kari