Jihar Osun
Tsofaffin mataimakan shugaban kasa, Atiku Abubakar da Namadi Sambo sun hadu da wani mutum mai kama da Yemi Osinbajo mai suna Dr Bode Ayorinde a Ondo.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Sanatocin PDP na Osun sun yarda su mara wa Tinubu baya a 2027, bayan suna yaba wa ayyukansa. Wannan na faruwa yayin da rikicin siyasa ke kara kamari a jihar.
Akalla fursunoni 7 ne aka ce sun tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa a Osun bayan ruwan sama ya rushe bango. NCoS ta fara bincike da farauta cikin gaggawa.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa jihohin Legas, Delta, Bayelsa, Cross River, Rivers, da Akwa Ibom za su fuskanci ruwan sama na tsawon kwanaki 250 zuwa 290.
Jam’iyyar APC a jihar Osun ta zargi Gwamna Ademola Adeleke da yunkurin sauya sheka daga PDP, amma ya kasa cika sharudan da shugabannin APC suka gindaya.
Gwamna Ademola Adeleke ya sake fatali da jita-jitar cewa yana shirin tattara kayansa ya bar PDP zuwa APC a taron masu ruwa da tsaki da ya jagoranta a gidan gwamnati.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban Majalisar Shari'a ta Najeriya, Sheikh Abdul Rasheed Hadiyatullah wanda aka sanar a jiya Litinin 28 ga watan Afrilun 2025.
Jihar Osun
Samu kari