Jihar Osun
Mai martaba sarkin Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi ya roki 'yan Najeriya su goyi bayan Bola Tinubu a 2027. Sarkin ya ce Tinubu ya kawo gyara sosai a Najeriya.
Mai magana da yawun gwamnan Osun, Olawalw Rasheed ya bayyana cewa zuyarar da iyalan Adeleke su kai wa Bola Tinubu ɓa ta da alaƙa da batun komawa APC.
Hon. Bamidele Salam da Hon. Oluwole Oke sun yi cacar baki kan zargin cewa APC na zawarcin gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, don ya bar PDP kafin 2026.
Kotun Osun ta yanke wa Kabiru Ibrahim hukuncin kisa bisa kisan Lukman Adeleke bayan ya amsa laifi, sannan aka aka gano gawar Lukman a cikin jaka.
Hukumar kiyaye haɗurra watau FRSC reshen jihar Osun ta tabbatar da mutuwar mutum 2 a wani mummunan hatsarin babbar mota da ya auku ranar Litinin.
Atiku Abubakar ya gana da Aregbesola a Osun, yayin da magoya bayansu ke rera wakar “Tinubu zai sha kasa a 2027”, inda ake zaton sun tattauna kan kawancen adawa.
Tsofaffin mataimakan shugaban kasa, Atiku Abubakar da Namadi Sambo sun hadu da wani mutum mai kama da Yemi Osinbajo mai suna Dr Bode Ayorinde a Ondo.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Jihar Osun
Samu kari