Jihar Osun
Rikicin shugabancin PDP ya tayar da jijiyoyin wuya bayan fitowar wasiƙar Gwamna Ademola Adeleke da ake zargin ya yi murabus daga jam'iyyar a Osun.
Gwamnatin jihar Osun da iyalai sun tabbatar da rasuwar shahararren masanin ilimin tarihi, Farfesa Abdulgafar Siyan Oyeweso bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Gwamna Adeleke ya bayyana cewa rikicin cikin gida da ke addabar PDP a matakin kasa ne ya sa ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar, ya gode da damar da ya samu.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 24 a garin Igbajo, da ke ƙaramar hukumar Boluwaduro bayan barkewar rikici.
Iyalan gidan sarauta sun tabbatar da rasuwar Sarkin Igbajo na 30 kuma tsohon shugaban APC na jihar Ogun, Oba Adegboyega Famodun, ya mutu ne ranar Juma'a.
Prince Olagunsoye Oyinlola ya tabbatar da cewa zai yi kokarin jan hankalin Gwamna Ademola Adeleke ya nemi tazarce a zaben Osun 2026 larkashin Accord.
Gwamnonin jihohin Osun, Taraba da kuma Rivers ba su halarci babban taron PDP da ake gudanarwa a Ibadan ba, duk da rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Gwamnatin Osun ta karyata rahoton da ke cewa Gwamna Ademola Adeleke na tattaunawa da tsohon gwamna Rauf Aregbesola kan shiga jam’iyyar ADC mai adawa.
Jihar Osun
Samu kari