Jihar Osun
Dan majalisar tarayya daga jihar Osun, Hon. Wole Oke, ya karyata zargin cewa ganawarsa da jakadan Isra’ila na nufin adawa da kafa kasar Falasɗinu.
Al'umma a jihar Lagos sun shiga jimami bayan sanar da rasuwar tsohon jakadan Najeriya a Birtaniya, Dr Christopher Kolade wanda ya rasu yana da shekaru 92 da haihuwa.
Babbar Kotun Tarayya mai Zama a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ta umarci sufeta janar na rundunar yan sandan Najeriya ya cafke shugaban INEC, Mahmud Yakubu.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da adadin mutanen da suka yi rajista a shirin mallakar katin zabe. Borno ta zamo ta daya yayin da Kano da Kaduna suke bayan Osun.
Wani Sarki a jihar Osun, Oba Clement Adesuyi Haastrup Ajimoko III, da ke sarautar Ijesa, ya tsige basarake, Busuyi Gbadamosi, bisa zargin satar injunan wuta.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya yi jimami tare da mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Khalifofin Darikar Tijjaniyya na jihohin Kwara da Osun.
’Yan kasuwa Musulmi a Ile-Ife sun koka kan kwace kayansu saboda kin biyan kudin bukukuwan gargajiya. Sun roki Ooni na Ife da hukumomin Musulunci su shiga tsakani.
Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi, ya nada sababbin sarakunan Yarbawa 20 a masarautar Ile-Ife, ya bukace su akan yin mulk da tawali’u, hikima da hidima ga jama’a.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito ya yi magana kan rahotannin da ke cewa zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ADC. Ya yi watsi da batun.
Jihar Osun
Samu kari