Jihar Osun
Kwanaki 30 kenan gwamna Adeleke ya shafe a kasar Thailand inda ya ce ya je yin hutu, sabanin rade-raden da ake na cewa ya je ayi masa aiki a guiwa.
Akalla daliban firamare 18 ne su ka kamu da tsautsayin amai da gudawa bayan cin abincin kyauta na gwamnatin jihar Osun da ta ke bayarwa, gwamnatin ta yi martani.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.
Yan Najeriya sun garzaya soshiyal midiya inda suka yi martani kan wani bidiyo da ya yadu wanda ya nuna yar sanda na sanya wa matar gwamnan Osun dan kunne.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da fara biyan ma'aikatan jihar naira dubu goma sha biyar yayin da 'yan fansho za su samu naira dubu goma don rage radadin talauci.
Wata dalibar Jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, Subair Enitan ta kwana a gadon asibiti bayan shafe awanni 58 ta na wanki babu kakkautawa a jihar Osun.
Gwamnatin jihar jihar Osun ta haramta kaciyar mata a fadin jihar baki daya yayin da ta bayyana illolinta ga 'ya'ya mata inda ta gargadi jama'a kan wannar al'ada.
Rigima ta shiga tsakanin dakarun yan sanda da ma'aikatan shari'a a kofar shiga babbar kotun jihar Osun ranar Laraba jim kaɗan bayan CJ ta fito Ofis a Osogbo.
Ma'aikatan shari'a karkashin kungiyar JUSUN reshen jihar Osun sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani sakamakon barkonon tsohuwar da aka harba musu.
Jihar Osun
Samu kari