Jihar Osun
Rahotanni sun bayyana cewa mutane sun ɓalle da zanga-zanga kan zargin da ake yaɗawa cewa ƴan sanda sun harbi shugaban hukumar kula da sufuri ta jihar Osun.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da N75,000 a matsayin sabon albashi mafi kankanta da gwamnatinsa za ta fara biyan ma'aikata nan ba da daɗewa ba.
Rahotanni da muke samu sun ruwaito cewa yan sanda sun harbi hadimin Gwamna Ademola Adeleke yayin da yake tsare a wurinsu inda suka fadi yadda abin yake.
Shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Osun, Tosin Odeyemi, ya caccaki Abdullahi Umar Ganduje kan kalaman da ya yi dangane da kalaman da ya yi kan zaben Ondo.
Ana zargin Oba Kayode Adenekan Afolabi a jihar Osun kan kiran mambobin PDP su kai farmaki kan yan jam'iyyar APC a cikin wani faifan bidiyo inda ya musanta.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya shawarci gwamnatoci su dauki matakin shawo kan matsalolin Najeriya kafin juyewa zuwa wani abin daban duba da halin kunci.
An fara shirye-shiryen gudanar da jana'izar tsohon shugaban hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Taoreed Abiodun Lagbaja. Za a binne marigayin a Abuja.
Bayan mutuwar hafsan sojoji, Taoreed Lagbaja, yan gargajiya a kauyen Ilobu da ke karamar hukumar Irepodun sun fara nemo hanyar bincike kan mutuwarsa.
Baffan marigayi Laftanar-janar Taoreed Lagbaja mai suna Tajudden ya ce ya yi nadamar nema masa fom na NDA a shekarun baya inda ya ce bai zaci zai mutu yanzu ba.
Jihar Osun
Samu kari