Jihar Ondo
Wata mata yar shekara 52 ta rasu sakamakon rikici da tayi da wata matashiya a jihar Ondo kan rashin rufe kanta yayin dibar ruwa a rijiya. Yan sanda sun tabbatar
Alkalin Kotun daukaka kara mai zama a Akure, babban birnin jihar Ondo, Ayobode Lokulo-Sodipe, ya rasa rayuwarsa yayin da yake shirye-shiryen shiga zaman kotu.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri'u mafi yawa wajen lashe zabe a jihar Ondo.Ya yi kasa-kasa da sauran abokan hamayyarsa.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Akure, babban birnin jihar Onod ya jiƙawa jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan aiki, ta kori dan takararta na majalisar tarayya.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele ya sauya fasalin takardun kuɗin naira.
Fusatattun yan Najeriya a jihohin Kwara, Delta da Ondo kan mawuyacin halin da suke ciki da rashin sabbin naira sannan yan kasuwa na kin karbar tsoffin kudi.
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
Labarin da muke samu daga jihar Ondo ya bayyana yadda wata tankar mai ta fadi ta kama da wuta a jihar. An bayyana yadda lamarin ya faru a ranar Larabar yau.
Gabannin babban zaben da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, babban jigon APC kuma tsohon kwamishina a jihar Ondo, Fasto Olusegun Aiyerin ya sauya sheka.
Jihar Ondo
Samu kari