Jihar Ondo
Dattawan jam'iyyar APC a jihar Ondo sun yi alkawarin samawa shugaba Bola Tinubu kuri'a miliyan 1.5 a 2027, sama da wanda Rabiu Kwankwaso ya samu a Kano.
‘Yan sandan Ondo sun kama Abdullahi Saliu da ya sa dade yana sojan gona da kanal din soja ya na damfarar mutane kudi. Yanzu haka dai an gurfanar da shi a kotu.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojoya musanta labarin da ake yadawa cewa sabani ya shiga tsakaninsa da gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa.
Wata kungiya a jihar Ondo da ke samun goyon baya daga ministan harkokin cikin gida ta kudiri aniyar shiga gida gida domin tallata tazarcen Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
Rahoto kan yadda gwamnonin jihohin Nasarawa, Ondo, Akwa Ibom, Benue, Ekiti, da Neja, suka sauya majalisar zartarwa, da matakan da suka dauka bayan sauyin.
Wani Faston mai shekaru 42, Samson Ajayi, ya shiga hannun jami'an tsaro bayan ya amsa laifin aukawa ‘yarsa na tsawon shekaru hudu Inda ya ce gado ne.
Dakarun yan sanda sun mamaye dazuka bayan samun labarin yan bindiga sun sace Fasto Akesinro, ma'aikaci a asibitin FMC na gwamnatin tarayya da ke Ondo.
A labarin, nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta bayyana cafke mata da miji da su ka shirga karya cewa an yi garkuwa da data daga cikinsu.
Jihar Ondo
Samu kari