Jihar Ondo
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
Tare da hadin gwiwa da gwamnatin jihar Ondo, kamfanin BINL zai gina matatar man fetur ta dala biliyan 15, sannan zai gina kasuwar cinikayya ta FTZ a jihar.
Ƴan takarar gwamna 2 a Ondo, Eyitayo Jegede, Agboola Ajayi da wasu jiga-jigan PDP sun koma ADC, inda suka shiga haɗakarsu Atiku domin kalubalantar APC a zaɓen 2027.
Likitoci a Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi kan sakacin gwamnati a kiwon lafiya. Sun koka kan ƙarancin ma'aikata da rashin biyansu hakkinsu.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Hon. Festus Akingbaso ya gamu da fushin yan PDP bayan sun yi fatali da kayan tallafinsa saboda ya koma APC.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya ta zargi wani sarki a jihar Ondo da barazanar korar Musulmi daga yankinsa. MURIC ta bukaci gwamnati dta sa baki.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta soki harin da wasu suka kai kan limamin masallaci da iyalansa, ta bukaci bincike da neman a hukunta masu laifin.
Kotun sauraron kararrakin zabe a jihar gwamnan Ondo ta tabbatar da nasarar Lucky Aiyedatiwa, ta kuma yi watsi da karar jam'iyyun PDP da kuma na SDP.
Jihar Ondo
Samu kari