Jihar Ondo
Wata kotu a garin Okitipupa da ke jihar Ondo ta yi hukunci kan karar da aka shigar da gwamna inda ya gargade shi kan nada Sarki ko amincewa da wani.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sake korar ƙarar ɗan takarar gwamnan PDP a jihar Ondo, ta ce Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ci halastaccen zaɓe bisa tsarin doka.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
Tare da hadin gwiwa da gwamnatin jihar Ondo, kamfanin BINL zai gina matatar man fetur ta dala biliyan 15, sannan zai gina kasuwar cinikayya ta FTZ a jihar.
Ƴan takarar gwamna 2 a Ondo, Eyitayo Jegede, Agboola Ajayi da wasu jiga-jigan PDP sun koma ADC, inda suka shiga haɗakarsu Atiku domin kalubalantar APC a zaɓen 2027.
Likitoci a Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi kan sakacin gwamnati a kiwon lafiya. Sun koka kan ƙarancin ma'aikata da rashin biyansu hakkinsu.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Hon. Festus Akingbaso ya gamu da fushin yan PDP bayan sun yi fatali da kayan tallafinsa saboda ya koma APC.
Jihar Ondo
Samu kari