Jihar Ondo
Yan Najeriya sun soki matar marigayi tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu mai suna Betty Akeredolu kan kiran Najeriya da gidan 'zoo' kan zaben 2023.
Wasu mutane da ake zargin 'yan daba ne sun kai farmaki kan mambobin jam'iyyar PDP mai adawa yayin da suke gudanar da wani taron siyasa a jihar Ondo.
Kashim Shettima ya bukaci mutanen Ondo su zabi APC a zaɓen Ondo. Ganduje ya ce APC za ta lashe kuri'u a dukkan kananan hukumomin jihar Ondo a ranar Asabar.
Akwai manyan 'yan takara 4 a zaben gwamnan Ondo na 2024,: Lucky Aiyedatiwa (APC), Ajayi Agboola (PDP), Otunba Bamidele Akingboye (SDP), da Sola Ebiseni (LP).
Akalla gwamnoni biyar ne suka mulki jihar Ondo daga shekarar 1999 zuwa yanzu yayin da ake shirin gudanar da zabe a ranar Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024.
Gwamnatin jihar Ondo karkashin jagorancin Gwamna Lucky Aiyedatiwa, ta ayyana ranar hutu domin zaben gwamnan jihar da za a gudanar a ranar Asabar.
A ranar Asabar, mazauna jihar Ondo za su sake zabar gwamna wanda zai yi wa’adin shekara hudu a kan mulki, kuma akwai laifuffuka da ya dace yan siyasa su lura da su.
Sa'o'i 24 gabanin fafata zabe, kotun ɗaukaka kara ta kori ɗan takarar gwamna na jam'iyyar LP, Chief Olusola Ebiseni, ts yu fatali da hukuncin babbar kotun tarayya.
Jam'iyyar PDP ta yi zargin maguɗi a zaben Ondo. PDP ta ce APC ta shirya murɗe zaben Ondo. Kashim Shettima zai dura Ondo yakin neman zaben gwamna.
Jihar Ondo
Samu kari