Jihar Ondo
Za a gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo na shekarar 2024 a ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba. 'Yan takara 18 a karkashin jam'iyyu ne za su fafata a zaben.
Rundunar sojojin Najeriya sun tura jami’ansu zuwa jihar Ondo domin tabbatar da tsaro a zaben gwamnan jihar da za a gudanar ranar 16 ga Nuwamba, 2024.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya samu goyon bayan 'yan takarar jam’iyyun Accord Party, National Rescue Movement (NRM) da ADC, ana saura awanni zaben Ondo.
A ranar Asabar za a yi zaben Ondo. Mun kawo muku tarihin siyasar Ondo, gwamnoni da jam'iyyun da suka yi mulki a Ondo da tsofaffin gwamnonin Ondo.
A yayin da ake shirin zaben Ondo, mun tattaro muku jihohin Najeriya da ke karkashin APC da PDP. Gwamnonin da za su gama da masu tazarce a nan gaba.
Sola Ebiseni na jam'iyyar Labour Party (LP) na daga cikin 'yan takarar da ke kan haba a zaben gwamnan jihar Edo. An tattaro abubuwan sani kan dan takarar.
A ranar 16 ga watan Nuwamba, 2024, mazauna jihar Ondo za su fita akwatunan zaɓe su zaɓi wanda suka ga ya dace ya shugabance su a matsayin gwamna.
Yan Najeriya sun soki matar marigayi tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu mai suna Betty Akeredolu kan kiran Najeriya da gidan 'zoo' kan zaben 2023.
Wasu mutane da ake zargin 'yan daba ne sun kai farmaki kan mambobin jam'iyyar PDP mai adawa yayin da suke gudanar da wani taron siyasa a jihar Ondo.
Jihar Ondo
Samu kari