Jihar Ondo
Gwamna Lucky Aiyedatiwa da ke takarar gwamnan Ondo a jam'iyyar APC a zaben da ake yi ya ce zai karbi kaddara idan aka yi adalci ko da bai yi nasara ba.
Jam'iyyun siyasa sun ci kasuwar sayen kuri'u a zaben gwamnan jihar Ondo da ake yi yau Asabar, 16 ga watan Nuwamba, 2024, an rika ba mutane takarda.
Rahotannin sun tabbatar da cewa yan daba sun yi ta harbe-harbe wanda ya tilasta mazauna wan yankin Ondo shigewa gidajensu saboda fargaba ana tsaka da zabe.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar Labour (LP) a zaben Ondo Festus Ayo Olorunfemi ya kada kuri’a a zaben jihar da ke gudana. Bidiyo ya nuna lokacin da ya kada kuri'a.
PDP ta zargi APC da sayen kuri'a da rana kayayyaki da masu zabe a zaben gwamnan jihar Ondo na 2024. PDP ta buƙaci EFCC da yan sanda su kama yan APC.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan Ondo, Agboola Ajayi, ya ce na'urar tantance masu kada kuri'a ta BVAS ba ta aiki. Ya kuma soki ayyukan jami'an tsaro.
Dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar PDP ya nuna damuwarsa kan zaben gwamnan jihar Ondo. Festus Akingbaso ya yi zargin cewa APC ta kawo 'yan daba.
Dan takarar SDP a zaben gwamnan jihar Ondo, Otunba Bamidele Akingboye ya kada kuri'arsa inda ya bukaci hukumar INEC da ta tabbatar ta gudanar da sahihin zabe.
Jihar Ondo ta shahara a ɓangarori da dama a Najeriya, tana da faɗin kasa daidai gwargwado kuma tana ɗaya daga jihohin da aka fi yin noma, mun kawo wasu abubuwa 7.
Jihar Ondo
Samu kari