Jihar Ondo
Manyan jam'iyyun da hankali ya fi karkata gare su su ne APC, PDP, sai jam'iyyun NNPP da LP da ake ganin za su tabuka wani abu a zaben da zai gudana ranar Asabar.
Ana shirin zaben jihar Ondo, wata kungiyar addini a jihar Osun ta bayyana damuwa kan shirin siyan kuri'u da kuma yaudarar mutane a zaben da za a yi.
Hukumar zabe INEC ta maye gurbin Olusola Ebiseni da Dr. Olorunfemi Ayodele Festus a matsayin ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar LP a zaben jihar Ondo.
Yan takara da dama za su fafata a zaɓen da za a gudanar a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba muhimman abubuwa kan dan takarar PDP, Mr. Ajayi Agboola.
Yayin da ake shirye shiryen fafata zaben gwamna a jihar Ondo, Legit Hausa ta tattaro muhimman abubuwa game da Otunba, Akingboye, ɗan takara a inuwar SDP.
An shirya gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo a ranar Asabar, 16 gaa watan Nuwamban 2024. Daga cikin 'yan takarar akwai na jam'iyyun APC, PDP, SDP da LP.
An gudanar da zaben gwamnan Ondo a ranar Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024, Legit Hausa ta kawo bayanai kan Gwamna Lucky Aiyedatiwa da ya lashe zabe.
Jihar Ondo tana da muhimman abubuwa a cikin siyasarta, inda jam’iyyun PDP da APC ke fafatawa, yayin da manyan 'yan siyasa, kabilu ke taka rawa yayin zabe.
Za a gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo na shekarar 2024 a ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba. 'Yan takara 18 a karkashin jam'iyyu ne za su fafata a zaben.
Jihar Ondo
Samu kari