Ogun
Dakarun yan sanda sun damke wani magidanci ɗan shekara 51 a jihar Ogun bisa zargin dukan matarsa har Allah ya mata rasuwa kan karamin saɓani da ya shiga tsakani
Abeokuta - Jami'an tsaron Amotekun dake jihar Ogun sun damke wani matashi mai suna Felix Ikpeha da wando 'yar ciki na mata guda uku jike da jini. An damke Ikpeh
An kama wasu maza uku kan zargin garkuwa da tsohon mai gidansu, Ifeanyi Olayinka bayan ya sallame su daga aiki a Ijebu-Ode, Jihar Ogun. An kama wadanda ake zarg
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun yace ba zai marawa APC baya a zaben 2023 ba. Amma an ji Amosun ya raba jiha da Adekunle Akinlade wanda ya koma PDP.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun ta soke zaɓen fidda gwani na ɗan takarar majalisar tarayya mai wakiltar South/Ipokia a APC.
Rahoto daga jihar Ogun ya nuna cewa da tsakar dare yayin da gari ya fara wayewa, wata Tankar Man Fetur Ta fashe inda ta yi sanadin mutuwar mutum biyu A jihar
A 2023, jam’iyyu 18 suka tsaida ‘yan takara 837 a zaben gwamnoni da za a gudanar a jihohi 28. APC za ta shiga zabe a Ogun ba tare da hamayya daga PDP da LP ba.
Kwanaki kaɗan bayan fama yaƙin neman zaɓe, yar takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar NNPP, Jackie Adunni Kassim, ta raba gari da jam'iyyar bisa zargin cin amana.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abeokua, babban birnin jihar Ogun ta soke zaben fidda gwanin gwamnan da jam'iyyar PDP ta gudanar a jihar ta Ogun a Kudu.
Ogun
Samu kari