Nyesom Wike
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shawarci mazauna babban birnin tarayya da su ajiye maganar zanga-zangar, inda ya ce shugaban kasa zai kawar da yunwa.
Matar marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, Mariam Abacha da babban dansa, Mohammed Abacha sun dauki matakin bayan kwace kadarar mahaifinsu a Abuja.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nuna rashin jin dadinsa kna zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan. Ya ce siyasa ce kawai.
Shugaban APC na rikon kwarya a jihar Rivers, Cif Tony Okochaya musanta raɗe raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike na da ta cewa a zartar da matakai a jam'iyyar.
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, sun haramtawa Gwamna Siminalayi Fubara kashe kudaden jihar bayan ya kasa sake gabatar musu da kasafin kudin shekarar 2024.
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
Kungiyar SERAP ta gargadi gwamnonin jihohi talatin da shida na Najeriya da ministan babban birnin tarayya da su bayyana yadda suka kashe kudaden kananan hukumomi.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
Nyesom Wike
Samu kari