Nyesom Wike
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar PDP, Segun Sowunmi ya ce shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne ya jefa jam'iyyar a cikin halin da take ciki.
Fitaccem lauya, kuma mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Barista Abba Hikima ya jagoranci maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a gaban kotu kan cin zarafi.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya amince da biyan N70,000 ga ma'aikatan birnin Tarayya Abuja domin ragewa ma'aikatan halin tsadar rayuwa da ake ciki a Najeriya.
Ministan birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya dakatar da shugaban hukumar FCDA, Injiniya Shehu Hadi Ahmad. An umarci Shehu ya mika mulki cikin gaggawa.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya tona ainihin abin da ya haɗa shi da fitaccen lauya, Deji Adeyanju inda ya ce rahsin ba shi muƙami ya sa yake caccakarsa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya caccaki Gwamna Bala Mohammed kan rashin iya shugabanci da zai hada kan yan PDP inda ya ce babu yadda aka iya da shi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna cewa Atiku Abubakar, ba zai samu tikitin takarar shugaban kasa ba na PDP a zaben 2027.
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung ya koka kan garambawul a gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce ya kamata a sallami 70% na Ministoci.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.
Nyesom Wike
Samu kari