Nyesom Wike
Mabarata da guragu da ke cikin birnin Tarayya Abuja sun yi korafi kan yadda tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ke shirin fatattakarsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Yan Najeriya sun yi martani bayan Bola Tinubu ya kori ministoci. An bukaci Bola Tinubu ya kori Nyesom Wike, Bello Matawalle da ministan makamashi.
Ministan Abuja, Nyesom Wika ya kara jawo cecekuce bayan an hango shi a wani bidiyo ya na yi wa wasu mazauna birnin tsawa bayan sun yi zanga zanga.
Majalisar kasa wakilan kasar nan ta gaji da yawaitar garkuwa da mutane da miyagun yan ta'adda ke yi a babbar birnin tarayya Abuja a kwanakin nan.
Hukumar gudanarwar birnin tarayya Abuja ta ba mutanen da ke da gidajen da ba a kammala ba wa’adin watanni uku su kammala su a cikin watanni 3 ko a rushe su.
Rikicin PDP kan zaben 2027 a kara ƙamari yayin da ake ƙoƙarin juya baya ga Atiku Abubakar. Yan bangaren Nyesom Wike sun fara goyon bayan gwamnan Oyo a kan Atiku.
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake caccakar gwamnan jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara kan rashin mutunta wasu mutane da ya yi.
Nyesom Wike
Samu kari