Nyesom Wike
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung ya koka kan garambawul a gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce ya kamata a sallami 70% na Ministoci.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
SERAP ta nemi Shugaba Tinubu ya dakatar da Wike da gwamnoni daga bayar da kyautar motoci da gidaje ga alkalai, tana jaddada cewa hakan na iya tauye fannin shari'a.
Mazauna birnin tarayya Abuja sun fito nuna fushinsu kan yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ke cigaba da rushe gidaje ba tare da la’akari da koken da mutanen ba.
Ana zargin Nyesom Wike da yin rusau ba bisa ka'ida ba, inda ake zargin ya rushe gidaje sama da 100 nan take tare da jawo asarar kudin da suka yi kusan N200bn.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ce Nyesom Wike ya yaudare shi bayan Bola Tinubu ya musu sulhu a 2023. Tinubu ya musu sulhu domin kawo karshen rikicin Rivers.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa ba sayar da filaye yaje yi a Abuja ba. Ya nuna cewa yaje samar da ababen more rayuwa ne.
Mabarata da guragu da ke cikin birnin Tarayya Abuja sun yi korafi kan yadda tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ke shirin fatattakarsu.
Nyesom Wike
Samu kari