Nyesom Wike
Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajanta wa Bola Tinubu kan turmutsitsin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane a jihohin Najeriya a wannan mako.
Shugaban Majalisar Wakilai, Hon. Tajudden Abbas ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa game da kwace masa fili a Abuja inda ya ce ko sisin kwabo ba a binsa.
Bayan kwace filayen Muhammadu Buhari da yan siyasa, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da wa'adin mako biyu ga wadanda abin ya shafa da su biya kudin da ake bukata.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya mayar da martani ta bakin kakakinsa, Garba Shehu inda ya ce ba mai gidan nasa ba ne ya siya filin da hannunsa.
Minista Wike ya kwace filaye 762 a Maitama, Abuja, ciki har da na Buhari, bisa rashin biyan haraji; masu filaye 614 na da wa'adin makonni biyu su biya.
Jami'an rusau a babban birnin tarayya Abuja sun gamu da sojoji.An yi zargin ma'aikatan Wike na shirin rushe ginin babban soja a lokacin da jami'an su ka isa wajen.
Majiyoyi sun shaida cewa ministan Abuja ya dakatar da Injiniya Shehu Hadi saboda ya 'faye' mayar da hankali kan tsarin aiki, lamarin da ya saba da ra'ayin Wike.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus, ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan yadda yake jiji da kansa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya fadi dalilin da ya sanya Shugaba Bola Tinubu ya ba Nyesom Wike minista a gwamnatinsa.
Nyesom Wike
Samu kari