Labaran NNPC
Gwamnonin APC a Najeriya sun bayyana tasirin tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu yayin da ake cikin halin kunci inda suka ce akwai haske nan gaba kadan.
Gwamnonin jihoji 36 sun yu zama a sakatariyar NGF da ke birnin tarayya Abuja kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi kasa da kungiyarsu a jiya Laraba.
Kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) ta cika da mamakin ikirarin da matatar Dangote ta yi na cewa ta na fitar da fetur akalla ganga 650, 000 a kullum.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya sake kara farashin man fetur a Najeriya. A birnin tarayya Abuja litar mai ta koma N1,050 maimakon N1,030.
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bukaci NNPCL da ƴan kasuwa su daina shigo da mai daga ƙasashen ketare, su dawo gida.
Bayan kokawa da jama'ar kasar nan su ka yi kan karin farashin litar fetur zuwa sama da ₦1,000, sun fara daukar mataki tun da gwamnati ta yi biris da su.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi a tsaurara bincike da aikin ceto yayin da ake fargabar fasinjoji takwas sun mutu a hatsarin jirgin sama da ya faru a jihar Ribas.
An samu bayanai kan matukin jirgin saman da ya yi hadari da jami'an NNPCL. Wanda haɗarin ya ritsa da shi babban ne sosai a kungiyar matuƙa jirgin sama ta kasa.
Mai magana da yawun kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye ya tabbatar da cewa jirgin mai saukar ungulu da ya yi hatsari a Ribas mallakin kamfanin East Winds ne.
Labaran NNPC
Samu kari