Labaran NNPC
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Buhari kan gyaran matatar man Fatakwal. Tinubu ya buƙaci NNPCL ya gyara matatun man Najeriya a Kaduna da jihar Delta
A wannan rahoton, za ku ji cewa tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana abin da ya ke fatan farfado da matatar Fatakwal zai haifar.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewa matatar man gwamnatin tarayya da ke Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta fara aiki kan ɗanyen mai.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama na Najeriya, Festus Keyamo ya ce kasar nan ta nemi tallafin kasashen Amurka da Faransa kan faduwar jirgin NNPCL.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya yi wasu ƴan gyare-gyare da nufin inganta ayyukansa da sauke nauyin da ya rataya a kansa, ya naɗa wasu a muƙamai.
Kungiyar ƴan kasuwa masu zaman kansu IPMAN ta sanar da cewa za a samu saukin akalla N50 a farashin kowace lita idan ta fara ɗauko mai daga matatar Ɗangote.
Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL ya ce tuni ya daina sayo tataccen man fetur daga ƙasashen ketare ya dawo kasuwanci da matatun mai na cikin gida a Najeriya.
Labaran NNPC
Samu kari