Matasan Najeriya
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya gargadi matasan Najeriya kan cewa kar su fito zanga zanga kuma ya fadi yadda jami'an tsaro za su yi maganin masu zuga su.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya gwangwaje matasa nasu yiwa ƙasa hidima da aka tura jihar da kyautar makudan kudi don su ji daɗin yin aiki.
Oba Rilwan Akiolu ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Bola Tinubu, tare da bukatar a mayar da Legas babban birnin tarayyar kasar nan.
Ɗan barkwanci mai ashariya daga Arewacin Najeriya, Umar Bush ya shiga ofishinsa a hukumance bayan nada shi hadimi na musamman a bangaren nishadi a Abuja.
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta shawarci matasa kan yadda za su yi zanga zanga ba tare da samun matsala ba. Ta kuma bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Sakataren kungiyar Izala, Sheikh Muhammadu Kabiru Haruna Gombe ya yi kira ga matasa su kauracewa duk wata zanga-zanga da ka iya kawo tashin yamutsi a ƙasa.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jin Lagos ya ba kowane matashi mai bautar ƙasa da ya kammala horaswa a yau Talata 16 ga watan Yulin 2024 a jihar N100,000.
Fitaccen mai barkwancin nan daga Arewa, Umar Bush ya samu mukamin mai tallafawa Hon. Mohammed Abba Isah kan harkokin nishadi a ofishin Shugaba Bola Tinubu.
Rundunar ‘yan sanda ta tabbatar da cafke wani fitaccen dan crypto, Linus Williams, wanda aka fi sani da BLord kan zargin damfara da daukar nauyin ta'addanci.
Matasan Najeriya
Samu kari