Matasan Najeriya
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, ya mika jan kunne ga jaridar 247UReports. Ya zargeta da bata masa suna da gwamnatin Kano.
Gwamnatin jihar Bauchi ta dauki matakin rufe asibitoci a fadin jihar yayin da ake shirin fara zanga zanga a 1 ga watan Agusta, ma'aikatan lafiya za su zauna a gida.
Wata kungiyar matasa a jihar Kogi ta fitar da gargadi ga wasu da ake zargi za su kai hari gidan gwamnatin jihar da sunan zanga zanga domin su kama Yahaya Bello.
Gwamnatin tarayya ta kara daukan sabon mataki bayan shugaba Bola tinubu ya ba matasa hakuri kan zanga zanga a jiya Talata. A yau Laraba ne za su zauna a Abuja.
Daliban manyan makarantu a Legas sun ce maimakon shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar, sun yanke shawarar yin tattakin nuna goyon baya ga gwamnatin jihar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya roki matasan Najeriya su janye zanga zangar da duek shirin yi a wata mai zuwa, ya ce zai magance dukkan damuwarsu.
Tsohon Ministan wasanni da ci gaban matasa a gwamnatin Buhari, Sunday Dare ya shawarci matasan kasar nan a kan hanyar samun saukin halin da ake ciki.
Shahararren mawakin Najeriya Charly Boy wanda ya saba jawo cece kuce a shafukan sada zumunta ya ce zai saki matarsa idan Kamala Harris ba ta zama shugabar Amurka ba.
Matasan Najeriya
Samu kari