Matasan Najeriya
Gwamnatin tarayya ta tattabar da abubuwa masu muhimmanci guda uku biyo bayan barazanar zanga zanga da matasa ke shirin yi a dukkan jihohin Najeriya.
Kamfanin MTN ya sanar da rufe ofisoshinsa na fadin Najeriya daga yau Talata 30 ga watan Yulin 2024. Wannan na zuwa bayan kamfanin ya rufe layin daruruwan mutane.
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasa da su dawo daga rakiyar zanga-zanga inda ta ce ta tanadi dukkan tsare-tsare domin kawo karshen matsalolin da ake fama da su.
Olukoya Ogungbeje, wani lauya mazaunin Legas ya yi karar gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro kan zargin suna yunkurin hana zanga-zangar 'yunwa' a fadin kasar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bukaci matasa masu shirin zanga zanga su dakata domin tsoron barkewar rikici a lokacin zanga zanga. Nuhu Bamalli ma ya yi kira ga matasan.
Yayin ya rage saura sa'o'i 48, kungiyoyi da yawa sun sanar da janyewadaga zanga zangar da ake shirin yi kan yunwa da tsadar rayauwa a ƙasar nan a wata mai zuwa.
Yayin da ake shirin fita zanga-zanga a Najeriya, matashi da ya goyi bayan zanga-zanga a Najeriya ya rasa rawaninsa na Wakililin matasa a Bosso da ke jihar Niger.
Fitaccen malamin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adamu Dokoro ya soki malaman Musulunci da suka gana da Shugaba Bola Tinubu kan halin kunci.
Shugaba Bola Tinubu ya dauki matakin kirkirar sabuwar sakatariya ta matasa bayan korafin matasa a Abuja inda ya ke ganin hakan zai hana su zanga-zanga.
Matasan Najeriya
Samu kari