Matasan Najeriya
Bayan tattaunawa tsakanin jagororin zanga zanga da rundunar yan sanda ta kasa kan tsarin fita kan tituna a ranar Talata, an yi baram baram a tsakaninsu.
Jagororin zanga zanga a Najeriya wanda suka hada da Femi Falana, Ebun-Olu Adegboruwa da Inibehe Effiong sun mika bayanansu ga yan sanda kuma sun tattuana.
Sunan tauraron mawakin Afrobeats, Wizkid ya sake bazuwa a yanar gizo bayan da wani bidiyo na katafaren gidansa da ke Landan ya bazu. Mutane sun yi tsokaci.
Akalla matasa 80,000 ne suka nemi tallafin Naira biliyan 110 awanni 72 bayan bude shafin asusun tallafawa matasa na NYIF. Jamila Bio Ibrahim ta sanar da hakan.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta nesanta kanta da zanga-zangar yunwa da ake shirin farawa a fadin kasar daga ranar 1 zuwa 10 ga watan Agusta.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce gwamnati za ta rika biyan matasan Niger Delta Naira miliyan 500 duk wata domin bunkasa rayuwarsu karkashin NIS.
Mutane da dama sun jikkata bayan wasu miyagu sun farmaki babbar motar bas makare da kayan abinci a jihar Cross River inda suka tafka barna tare da sace kaya.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta ce mayasan Ibo sun fita daga jerin kungiyoyin da za su shiga zanga-zangar yunwa, inda suka zabi tattaunawa da gwamnati.
Gwamnatin Jihar Yobe ya umarci makarantu sakandire da firamare su ba ɗalibansu hutu daga gobe Laraba, 31 ga watan Yuli saboda zanga zangar da za a yi.
Matasan Najeriya
Samu kari