Matasan Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga a Kano ta rikide zuwa fitina yayin da aka kashe wani matashi a Hoto, inda wani matashin kuma ke kwance bayan harbin bindiga.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna sun yi yunkurin bude kwanar Gwargaje da matasa masu zanga zanga suka toshe. Yan sanda sun fesa borkonon tsohuwa ga matasan.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da sanya dokar hana fita ta awanni 24 a fadin jihar biyo bayan fashewar bam a wata kasuwa. Gwamna Zulum ya ba da umarnin.
Wani malamin addini a jihar Filato ya jagoranci matasa zuwa zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar Filato. Dakta Isa El-Buba ya ce wahalar rayuwa ta yi yawa.
Jami'an tsaro sun farattaki matasa a kofar gidan gwamnatin Kano yayin da masu zanga zanga suka fara kona taya. Sun harba borkonon tsohuwa da harbi sama.
Rahotanni sun bayyana cewa daruruwan masu zanga-zanga sun haddasa cunkoson ababen hawa a hanyar Abuja zuwa Kaduna bayan toshe titi a Suleja da ke jihar Neja.
Jami'an ƴan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar da suka matsa sai sun ga mai martaba sarkin Bauchi, sun harba masu barkonon tsohuwa mai sa hawaye.
Kungiyar lauyoyi ta kasa, NBA za ta ba masu zanga zanga da aka zalunta kariya kyauta a dukkan jihohin Najeriya. NBA ta yi umurni da saka ido a fadin Najeriya.
Gwamnan jihar Jigawa ya dauki hadimai kusan 200 a yayin da ake fama da wahalar rayuwa a Najeriya. Sakataren gwamnatin jihar, Bala Ibrahim ne ya sanar.
Matasan Najeriya
Samu kari