Matasan Najeriya
A ranar Juma'ar nan gwamna Abba Kabir Yusuf ya shige gaba zuwa makarantar 'Governors' College' domin kai wasu muhimman kaya ciki har da kujerun zama 1000 ga dalibai.
Isabel Anani, 'yar shekara 16 mai fafutukar daidaiton jinsi ta zama shugabar majalisar wakilai na wucin gadi yayin da ake bikin 'ranar 'ya'ya mata ta duniya.'
An kama matasa uku da suka kashe mai gidansu a Kano ta hanyar caccaka masa wuka bayan sun saka masa guba a abinci. Matasan sun kona gawar mai gidansu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma Minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya nuna damuwa kan halin aka jefa yan Najeriya a ciki na tsadar rayuwa.
Gwamnatin tarayya karkashin shirin shugaban nasa na P-CNG, ta kaddamar da shafin da matasa za su nemi tallafin Keke-Napep 2,000 da za ta rabawa matasa.
Rabi'u Kwankwaso ya ce zai tabbatar da kowane talaka ya samu rayuwa mai inganci a Najeriya. Ya ce za su samar da tauraro a kowane gidan talakan Najeriya.
Gwamnatin ƙasar Rasha ta musanta zargin hannu a zanga-zangar 1 ga watan Oktoba, 2024 da aka yi a Najeriya, ta ce ƙasashen yamma ne ke naman haɗa faɗa.
A Afirka, wasu daga cikin shugabannin kasashen nahiyar sun shafe shekaru da dama suna rike da madafun iko yayin da kuma suka haura shekaru 70 a duniya.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta kaddamar da fara rabon Keke Napep mai amfani da gas samfurin CNG domin tallafawa matasan kasar nan don samar da aikin yi.
Matasan Najeriya
Samu kari