Matasan Najeriya
Masu zanga zanga sun dakatar da fita kan tituna a jihar Osun saboda babban bikin al'adun Osogbo da ke tafe a wannan shekara da muke ciki 2024 a jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa wani soja ya harbe wani karamin yaro dan shekara 16 har lahira a lokacin da suke rangadi a Samarun Zariya da ke jihar Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya musanta zargin cewa yana da hannu a daukar nauyin masu zanga-zanga a Najeriya inda ya ce ana neman ba ta masa suna.
Rundunar 'yan sanda ta ce ta gano daga inda masu zanga-zanga ke samun tallafin kudi. Sufeta Janar na rundunar ya tabbatar da cewa ba su yi harbi da bindiga ba.
Gwamnatin Kano ta ce ta sassauta dokar hana fita ta awa 24 da ta sanya a fadin jihar. Gwamnatin jihar ya ce yanzu dokar za ta fara aiki 6 na safe zuwa 6 na yamma.
Masu shirya zanga-zangar da ake yi a jihar Legas sun sanar da tafiya hutun kwana ɗaya tal domin duba abubuwaɓ da suka faru da ɗaukarmataki na gaba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutanen bisa zargin sata, lalata kadarorin jama'a da na gwamnati, tayar da hankula da gudanar da taro ba bisa ka'ida ba.
Wani jigo a jam'iyyar APC ya yi kira ga matasan Najeriya kan cigaba da ba Bola Tinubu goyon baya. Olamide Lawal ya ce zanga zanga ba mafita ba ce ga kasa baki daya.
Gwamna Francis Nwifuru ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta rabawa matasa 1,300 tallafin kudi domim su dogara da kansu saboda ƙin shiga zanga zanga.
Matasan Najeriya
Samu kari