Matasan Najeriya
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai daga turawa, kungiyar Association of Seadogs, Pyrates Confraternity ta gano matsalar kasar nan.
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a gudanar da gagarumin taron matasa na kasa inda za a tattauna da masu ruwa da tsaki.
Duba muhimman bayanai daga jawabin ranar samun ‘yancin kai na 2024 da shugaba Bola Tinubu ya yi a yayin da Najeriya ke murnar cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.
Matasan Najeriya sun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa karo na biyu a watan Oktoba. Matasan sun fito kan tituna suna cewa suna jin yunwa a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce tabbas akwai kalubale amma komai zai daidaita nan ba da jimawa ba.
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tura sakon taya murna ga wani dan Najeriya da ya kafa tarihi a wasan allo na chess da ya yi a cikin wannan makon da ake ciki.
Matsin rayuwa ya sanya wani fasto a Najeriya daina karbar kudin baiko don saukakawa masu zuwa cocinsa a Najeriya. Ya bayyana dalilansa masu karfi kan hakan.
A wannan labarin, gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce babu abin da yan kasar nan za su yi sai godiya ga mahallicci da ya nuna masu zagoyar samun yancinta.
Matasan Najeriya
Samu kari