Matasan Najeriya
Hukumar EFCC ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ne ya yanke shawarar saka Naira biliyan 50 cikin asusun ba da lamun ilimi na Najeriya (NELFUND).
Gwamnatin tarayya ta bayyana bacin ranta karara a kan yadda wata kungiya ta Creative Africa Initiative ke fafutukar tabbatar da auren jinsi a kasar.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan zanga-zanga a Kano inda ya ce ya samu bayanan sirri Gwamna Abba Kabir ne ya dauki nauyin zanga-zangar.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa yan daba sun yi barnar da ta kai N1bn a babbar kotun Kano a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa.
Majalisar wakilai ta kasa ta bayyana cewa an janye kudin dokar da zai hukunta yan Najeriya da su ke kin rera taken kasa ko lalata alamomin kasar nan.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFund, asusun ya sanar da cewa ya tantance karin manyan makarantu 22 mallakin jihohi, kuma dalibai za su iya neman rancen.
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Gwamnatin tarayya ta yi bayani kan dan kasar waje da ake zargi da raba tutar Rasha ga masu zanga zanga, ta kwato kudin kirifto N83bn da aka turo ga matasa.
Matasan Najeriya
Samu kari