Matasan Najeriya
'Yan hudun da aka haifawa Sodiq Olayode na kara samun tallafi jama'a, inda har yanzu ake mikawa iyayensu tallafin kudi, inda gidauniyar Otedola ta mika masu N5m.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Uba Sani ta sanar da cire dokar kulle a Kaduna da Zaria bayan abubuwan da suka faru a lokacin zanga-zanga.
An rufe titin Aba da ke Fatakwal yayin da shugaban APC na Rivers da aka tsige, Tony Okocha ke jagorantar zanga-zangar nuna goyon baya ga Shugaba Tinubu da Wike.
Babban sufen ƴan sandan Najeriya ya bayyana cewa ɗaya daga cikin waɗanda suka kullla rikicin Sudan ya shigo Najeeiya domin shirya yadda za a ruguza ƙasar nan.
Bayan zanga zangar tsadar rayuwa yan Arewa sun dukufa da yin addu'oi da salloli, farashin kayayyaki sun tashi a kasuwa, Kashim Shettim ya magantu kan hadin kai.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da wasu ƴan Najeriya suka nemi a dakatar da masu zanga-zanga daga sake fitowa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha suka daga wajen manyan yan siyasa da suka hada da Peter Obi, Lukman Salihu da yan kwadago kan zanga zanga.
Wata kungiyar Yarbawa a Najeriya ta yi magana kan jawabin Bola Tinubu a karshen makon da ya gabata inda ta ce shugaban ya warware matsalolin masu zanga-zanga.
Sanata Babangida Hussaini da ke wakiltar Jigawa ta Arewa maso Yamma ya ce abin takaici ne yadda aka yi barna a jihar inda ya ce ya yafewa masu zanga-zanga.
Matasan Najeriya
Samu kari