Matasan Najeriya
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi magana kan dalibanta da ke zube a kasar Cyprus inda ta ce ta himmatu wurin shawo kan matsalolin da suke fama da su.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kori karar da aka shigar da yara masu zanga-zanga bayan Antoni Janar na ƙasa ya shiga tsakani a yau Talata.
Wasu matasa masu zanga-zanga sun cika hedikwatar kamfanin NNPCL a Abuja inda suka bukaci kawo sauyi tattare da harkokin mai yayin da al'umma ke cikin halin kunci.
Yayin da ake cece-kuce kan tsare yara ƙanana na tsawon watanni uku, Kungiyar Dattawan Arewa sun yi martani tare da yin Allah wadai kan matakin hukumomi.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda Farfesa Ibrahim Maqary ya ba da kudade domin a yiwa yaran da aka tsare a Abuja jinya kafin tabbatar da sun fito.
Wani lauya a Najeriya, Deji Adeyanju ya nuna damuwa kan rashin ganin sunayen wasu yara guda biyu a cikin waɗanda aka gurfanar a kotu a ranar Juma'a.
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya fara daukar matakai kan yadda za su janye zarge-zargen da ake yi kan yara 32 game da zanga-zanga a watan Agustan 2024.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Hukumar gidajen yari ta yi magana kan rade-radin cewa ta tsare yara 72 da aka gurfanar da su a gaban kotu inda ya ce doka ba ta ba da wannan damar ba.
Matasan Najeriya
Samu kari