Matasan Najeriya
Al'ummar Najeriya da dama sun yi ta korafi bayan ganin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio a cikin masallacin Juma'a na Abuja da Bola Tinubu.
Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta yi magana awanni kadan bayan sallamar ta daga mukaminta inda ta yi godiya ga Shugaba Bola Tinubu.
Wata matashiya mai suna Balkisu ta bayyana irin tsananin so da take yiwa shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu inda ta ce da aure take son shi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi sauye-sauye a mukaman Ministoci a gwamnatinsa bayan korafe-korafen yan Najeriya inda ya sallami wasu guda biyar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ji kiraye-kirayen al'umma da ya sallami wasu Ministoci har guda biyar daga mukamansu a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya nuna kaduwarsa kan yadda wani yaro dan shekara 17 ya yi kutse a cikin na'urarsa a yayin da ya ke gwada fikirarsa.
Mazauna rukunin gidajen Yauri Plats da ke Sokoto sun fito zanga zanga a ranar Talata domin adawa da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na korarsu daga gidajensu.
Matasan Najeriya
Samu kari