Matasan Najeriya
Wata budurwa ta sha aiki bayan da ta kai ziyara gidan su saurayinta, inda aka ga ta yi wanke-wanke mai yawa da share-share mai yawan gaske a gidan.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Salihu Abubakar Zaria ya karawa yan baiwa ƙarfin guiwa game da cigaba da 'mining' da suke yi inda ya yi musu addu'ar alheri.
Tsohon gwamnan Osun, Olagunsoye Oyinlola ya bayyana yadda mahaifinsu ya gargade su kan arzikin da ya bari saboda ka da kowa ya saka rai wurin cin gadonsa.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu da su hada karfi da karfe wajen karfafa ci gaban mata da daidaiton jinsi a Najeriya.
Tun kafin zama shugaban kasa har zuwa yanzu, akwai wasu sunaye ko inkiya da aka mannawa Bola Ahmed Tinubu saboda burgewa ko kuma sukarsa game da sunan.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya yi magana kan rashin ƴarsa mai suna Fatima Kyari inda ya nuna alhinisa da yi mata addu'ar samun rahama a gobe kiyama.
AbdulMalik Tanko, malamin da kotu ta kama da da laifin kashe dalibarsa mai shekaru biyar, Hanifa ya koma kotu domin a janye hukuncin kisa da aka yanke masa.
Gwamnatin Tarayya ta fadi dalilin shiga halin kunci a Najeriya inda ta bukaci hadin kan masu ruwa da tsaki da ma'aikatu masu zaman kansu domin inganta kasa.
Wasu matasa sun kashe rayuka da dama a jihar Edo kan zargin garkuwa da mutane. Matasan sun kona ofihin yan sanda da kona shaguna da gidajen al'umma.
Matasan Najeriya
Samu kari