Matasan Najeriya
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Aregbesola ya yafe wa Olaboye da ya nemi gafara kan yunƙurin kashe shi a 2006. Yayin da ya yiwa mutumin nasiha, tsohon gwamnan ya ce bai rike shi a zuciya ba..
Dan daudu, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya bayyana yadda ya rasa budurcinsa kuma ya dirka wa wata mace juna biyu lokacin da yake jami’a.
NYSC ta sanar da karin albashi ga mata masu yiwa kasa hidima daga N33,000 zuwa N77,000. Albashin zai fara aiki daga Fabrairun 2025, a cewar shugaban NYSC.
Kungiyar kwadago ta ce za a fara zanga zangar karin kudin sadarwa a ranar 4 ga Fabrairu da misalin karfe 7:00 na safe a ofisoshin NCC ko majalisun jihohi.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.
Ministan ilimi, Dr. Tunji Alausa ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na biyan ɗal
Ministan harkokim kai, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ma'aikatarsa ba za ta bari wasu ƴan siyasa su ɓata shirin rabon tallafin rage raɗaɗin da za a yi.
Hukumar daukar ma'aikata ta kasa ta sanar da matasan kasar nan da su karkade takardunsu domin neman guraben aikin da ta ware domin rahe rashin aiki.
Matasan Najeriya
Samu kari